fidelitybank

An cafke matashin da ake zargi da kashe yarinya a Adamawa

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Adamawa, ta cafke wani mutum mai suna Barnabas Abduneza mai shekaru 40 bisa zargin kashe karamar yarinya.

Wani mazaunin kauyen Kpasham da ke karamar hukumar Demsa a jihar Adamawa, Abduneza, ya kai wa mamacin da mahaifiyarta hari a makon jiya, 29 ga watan Satumba a kauyen Kadamti, lamarin da ya yi sanadin mutuwar karamar yarinya da kuma mummunar rauni a jikin mahaifiyar.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, SP Sulaiman Nguroje, wanda ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da ya samu da safiyar Asabar, ya ce, “Bayan harin da aka kai wa wata mata da yaronta a kauyen Kadamti da ke karamar hukumar Numan a ranar 29/9/2022 da wanda ya yi sanadiyar mutuwar jaririn tare da raunata mahaifiyar, jami’an rundunar ‘yan sandan da ke yankin Numan Dibision, Ma’aikatan Operation Farauta da Samariya nagari suka fantsama tare da kama daya dangane da laifin.

“Wanda ake zargin, Barnabas Abduneza mai shekaru 40, mazaunin kauyen Kpasham, a karamar hukumar Demsa, an kama shi ne bayan wani sahihan bayanai.”

vgn news today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp