fidelitybank

An cafke massu sayar da jabun kudi sababbi

Date:

Rundunar ‘yan sandan Jihar Enugu, ta ce, ta kama mutum biyu da zargin sayarwa tare da yin ciniki da jabun sabuwar takardar naira N1,000 ranar Juma’a.

Cikin sanarwar da fitar ranar Juma’a, rundunar ta ce ta kama Joseph Chinenye mai shekara 39 da Onyeka Kenneth Ezeja mai 29 ɗauke da tsabar kuɗin jabu naira 180,000.

An kama su ne yayin da suke ƙoƙarin sayar wa wani ɗan POS da kuɗin bayan sun yi amfani da su sun sayi man fetur, in ji sanarwar.

Mun sa an rage Data akan 1G Naira 350 daga Naira 1,200 – Pantami

Ƙarancin sababbin takardun naira ya jefa ‘yan Najeriya cikin tasku tun daga makon da ya gabata, inda ɗaruruwan mutane ke hawa kan dogwayen layuka a wuraren cirar kuɗi na ATM.

Babban Bankin Najeriya CBN ya saka ranar 10 ga watan Fabarairu a matsayin wa’adin daina amfani da tsofaffin takardun N1,000, da N500, da N200. Amma za a ci gaba da sauya tsofaffi da sababbi bayan wa’adin.

legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga Falasɗinawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen ɗan gwagwarmayar nan kuma ɗan jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...
X whatsapp