fidelitybank

An cafke massu sayar da jabun kudi sababbi

Date:

Rundunar ‘yan sandan Jihar Enugu, ta ce, ta kama mutum biyu da zargin sayarwa tare da yin ciniki da jabun sabuwar takardar naira N1,000 ranar Juma’a.

Cikin sanarwar da fitar ranar Juma’a, rundunar ta ce ta kama Joseph Chinenye mai shekara 39 da Onyeka Kenneth Ezeja mai 29 ɗauke da tsabar kuɗin jabu naira 180,000.

An kama su ne yayin da suke ƙoƙarin sayar wa wani ɗan POS da kuɗin bayan sun yi amfani da su sun sayi man fetur, in ji sanarwar.

Mun sa an rage Data akan 1G Naira 350 daga Naira 1,200 – Pantami

Ƙarancin sababbin takardun naira ya jefa ‘yan Najeriya cikin tasku tun daga makon da ya gabata, inda ɗaruruwan mutane ke hawa kan dogwayen layuka a wuraren cirar kuɗi na ATM.

Babban Bankin Najeriya CBN ya saka ranar 10 ga watan Fabarairu a matsayin wa’adin daina amfani da tsofaffin takardun N1,000, da N500, da N200. Amma za a ci gaba da sauya tsofaffi da sababbi bayan wa’adin.

www.legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp