fidelitybank

An cafke guggun mutane da kokarin kai wa shugabannin Afrika hari a Habasha

Date:

Jami’an tsaron Habasha sun ce sun kama sama da mutum 12 da ake zargi da tsara kai hari kan shugabanni da ‘yanjaridar da ke halartar taron ƙungiyar hadin kan ƙasashen Afirka ta African Union a ƙasar.

Gidan talabijin na Ethio Forum ya ruwaito cewa “ana yunƙurin kai wa wasu shugabannin Afirka hari domin kashe su a Addis Ababa, amma har an kai ƙara gaban kotu”.

Jerin sunayen da aka kai gaban kotun ya nuna mutum 15 da ake zargi, ciki har da wani jami’i a ɓangaren ‘yan’adawar ƙasar da ake zargi da karɓar aiki daga wata ƙungiya mai suna Fano domin kashe mahalarta taron.

“An kama mutanen da sunayensu ke sama ne a ranar 13 ga watan Fabraoiru yayin da suke yunƙurin kai harin ta’addanci yayin taron AU,” kamar yadda takardun na ‘yansanda suka bayyana.

asuu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp