fidelitybank

An cafke ɗan ƙungiyar Asiri a Osun

Date:

Rundunar tsaro ta Amotekun a jihar Osun, ta kama wani da ake zargin dan kungiyar asiri ne da kuma dan fashi.

An kama mutanen biyu daban-daban a Ila-Orangun da Osogbo ranar Alhamis.

Kwamandan rundunar, Birgediya Janar Bashir Adewinmbi ne ya bayyana haka a wata sanarwa da ya fitar ranar Juma’a.

Ya ce, “An kama Sodiq Adelabu mai shekaru 20, dan asalin Osogbo ne a Osogbo bisa zarginsa da kasancewa dan kungiyar asiri, yana aikata ayyukan asiri da kuma sata.

“Wanda ake zargin ya amince cewa shi mamba ne na kungiyar Eiye Confraternity lokacin da ake masa tambayoyi.

“Wanda ake zargi na biyu, Sunday Oluwasegun, mai shekaru 22, dan asalin Ila-Orangun, an kama shi ne da laifin shiga gida da sata a Garin Ila-Orangun.

“An ba da rahoton cewa ya sace wasu kudi da wasu kayan aikin gida kafin daga bisani a kama shi.”

A cewar Adewinmbi, an kama su ne bayan da mazauna yankin suka shigar da kara a kansu da kuma ayyukansu.

tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...
X whatsapp