fidelitybank

An cafke ɗan ƙungiyar Asiri a Osun

Date:

Rundunar tsaro ta Amotekun a jihar Osun, ta kama wani da ake zargin dan kungiyar asiri ne da kuma dan fashi.

An kama mutanen biyu daban-daban a Ila-Orangun da Osogbo ranar Alhamis.

Kwamandan rundunar, Birgediya Janar Bashir Adewinmbi ne ya bayyana haka a wata sanarwa da ya fitar ranar Juma’a.

Ya ce, “An kama Sodiq Adelabu mai shekaru 20, dan asalin Osogbo ne a Osogbo bisa zarginsa da kasancewa dan kungiyar asiri, yana aikata ayyukan asiri da kuma sata.

“Wanda ake zargin ya amince cewa shi mamba ne na kungiyar Eiye Confraternity lokacin da ake masa tambayoyi.

“Wanda ake zargi na biyu, Sunday Oluwasegun, mai shekaru 22, dan asalin Ila-Orangun, an kama shi ne da laifin shiga gida da sata a Garin Ila-Orangun.

“An ba da rahoton cewa ya sace wasu kudi da wasu kayan aikin gida kafin daga bisani a kama shi.”

A cewar Adewinmbi, an kama su ne bayan da mazauna yankin suka shigar da kara a kansu da kuma ayyukansu.

vangurd 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...
X whatsapp