fidelitybank

An buɗe taron ƙasashe na G77 a Cuba

Date:

An bude taron kasashe masu tasowa da aka yi wa lakabi da G-77 a birnin Havana na kasar Cuba.

Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya Antonio Gutteres ne ya bude taron na kwanaki biyu.

Shugabannin kasashen Afirka fiye da 30 da na yankin Latin da Asiya ne ke halartar taron.

A jawabinsa na bude taron Mista Gutteres ya ce duniya ta gaza a kan kasashe masu tasowa, ya kuma jinjina wa kungiyar bisa kokarinta na tallafa wa mambobinta,

Gutteres ya kara jadda muhimmancin hada karfi waje guda domin magance matsalar sauyin yanayi.

G-77 dai babbar kungiya ce a Majalisar Dinkin Duniya, wadda ke kunshe da mambobi 134.

Duk da kasancewarta ba mambar kungiyar ba, kasar China na halartar taron na wannan shekara.

nigeria daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp