fidelitybank

An binne Dr Ahmad Bamba a makabartar Dandolo a Kano

Date:

An binne marigayi Sheikh Dr. Ahmad Bamba, a makabartar Dandolo da ke yankin Goron Dutse a jihar Kano.

An dai gudanar da sallar jana’zar fitaccen malamin addinin musukunci Dr. Shekh Ahamd Bamba, a masallacin sa na Darul Hadis da ke Tudun Yola, bayan idar da sallar Juma’a, bayan da limamin masallacin, Mallam Kasim Ramadan ya jagoranci sallar Juma’a.

Mai martaba sarkin Kano, Aminu Ado Bayero, da kuma mataimakin gwamnan jihar Kano, Dr. Nasiru Yusuf Gawuna da sauran masu ruwa da tsaki da al’ummar jihar da kuma wasu daga sassan jihohi su ka halarci jana’izar.

Daraktan Darul Hadis kuma limamin Juma’a, Dr. Umar Ibrahim Indabawa, ya bayar da sanarwar cewa babu zaman makoki da za a yi wa marigayin bayan an watse.

Fitaccen malamin Shekih Dr. Ahmad Bamba ya rasu ne a safiyar ranar Juma’a a asibitin koyarwa na Mallam Aminu Kano.

legit.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iya wa’adi daya ya ishe ni a mulkin Najeriya – Peter Obi

Tsohon ɗan takarar shugabancin Najeriya a jam'iyyar Labour, Peter...

Luis Diaz ya zaba wa kansa makoma da ya bar Liverpool – James

Kyaftin din Colombia, James Rodríguez, ya dage cewa dan...

Ka fito ka baiwa Matawalle hakuri ko ka fuskanci fushin kotu – Shinkafi

Wani mai fafutukar kare hakkin bil’adama, Dakta Suleiman Shuaibu...

Liverpool za su sayar da ‘yan wasa uku su dauki Isak

Liverpool a shirye take ta sayar da matasan yan...

Ba zamu daga wa Hamas kafa ba har sai an saki mutanen mu – Netanyahu

Firaiministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, ya yi dogon...

Za mu gyara tsarin Maiduguri saboda ambaliya – Zulum

Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum ya ce, gwamnatinsa...

Dubban mutane sun yi zanga-zangar goyon bayan Falasɗinawa a Australia

Dubban mutane ne suka gudanar da zanga-zangar goyon bayan...

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...
X whatsapp