fidelitybank

An binne Dr Ahmad Bamba a makabartar Dandolo a Kano

Date:

An binne marigayi Sheikh Dr. Ahmad Bamba, a makabartar Dandolo da ke yankin Goron Dutse a jihar Kano.

An dai gudanar da sallar jana’zar fitaccen malamin addinin musukunci Dr. Shekh Ahamd Bamba, a masallacin sa na Darul Hadis da ke Tudun Yola, bayan idar da sallar Juma’a, bayan da limamin masallacin, Mallam Kasim Ramadan ya jagoranci sallar Juma’a.

Mai martaba sarkin Kano, Aminu Ado Bayero, da kuma mataimakin gwamnan jihar Kano, Dr. Nasiru Yusuf Gawuna da sauran masu ruwa da tsaki da al’ummar jihar da kuma wasu daga sassan jihohi su ka halarci jana’izar.

Daraktan Darul Hadis kuma limamin Juma’a, Dr. Umar Ibrahim Indabawa, ya bayar da sanarwar cewa babu zaman makoki da za a yi wa marigayin bayan an watse.

Fitaccen malamin Shekih Dr. Ahmad Bamba ya rasu ne a safiyar ranar Juma’a a asibitin koyarwa na Mallam Aminu Kano.

asuu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...
X whatsapp