fidelitybank

An bindige jami’an Road Safety 2 a Anambra

Date:

Wasu ‘yan bindiga sun kai wa tawagar jami’an hukumar kiyaye haddura ta kasa FRSC hari da suka hada da wani jami’i, direba, da wasu ma’aikata biyu a jihar Anambra.

A yayin harin da aka kai ranar Lahadi a kan hanyar Igbo-Uku-Uga a jihar, maharan sun kashe mutane biyu tare da jikkata daya.

Rundunar dai na gudanar da aikin sintiri na yau da kullum a yankin ne ‘yan bindigar suka bude musu wuta, inda suka kashe jami’an, gawar guda biyu yayin da daya kuma ya tsere cikin daji.

An garzaya da shugaban tawagar wanda ya samu munanan raunuka zuwa asibiti.

A nasa martani, Shugaban Rundunar, Dakta Boboye Oyeyemi, ya yi tir da harin tare da jajantawa iyalan ma’aikatan da suka mutu.

Ya kuma jajantawa kwamandan runduna da ma’aikatan rundunar FRSC ta Igbo-Uku, da ma daukacin jami’an hukumar da ma’aikatan hukumar bisa wannan rashi.

Oyeyemi ya tabbatar musu da cewa tuni rundunar ta fara aiki tare da rundunar ‘yan sandan Najeriya da sauran jami’an tsaro da abin ya shafa, domin ganin an kama wadanda suka aikata wannan aika-aika tare da basu damar fuskantar cikakken tsarin doka.

nigerianewspapers.com.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...
X whatsapp