fidelitybank

An bankawa wani Dan Fashi wuta a Delta

Date:

Wasu gungun mutane sun bankawa wani da ake zargin dan fashi da makami wuta a kan titin Bazunu, kofar kasuwar Igbudu, Warri, jihar Delta, a daren ranar Alhamis.

Rahottani na cewa lamarin ya faru ne yayin da wata mata ta yi awon gaba da kayanta a kan hanyarta ta daga kasuwa da misalin karfe 9 na dare.

An ce ’yan bangar su uku sun kai farmaki yankin ne a cikin babur mai uku na kasuwanci inda suka daba wa matar wuka bayan sun kwace mata kayanta.

Sai dai kukan da ta yi na neman agaji ya sanar da masu wucewa da mazauna yankin da sauran ‘yan kasuwa, inda suka kori barayin. An kama daya daga cikinsu yayin da sauran biyun suka tsere.

An yi masa dukan tsiya kafin a kone shi.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Delta, DSP Bright Edafe, bai amsa kiran wayarsa ba ko kuma amsa sakonnin tes da aka aika masa domin jin ta bakinsa.

nigerianews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Æ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaÆ™i – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama É—an kasar China da zargin kai wa Æ´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...
X whatsapp