fidelitybank

An baiwa musulman Indiya wa’adi su cire amsakuwar masallatai

Date:

Shugaban Jam’iyyar Maharashtra Navnirman Sena (MNS) Raj Thackeray ya ce ba ya son tashin hankali a Maharashtra. Don haka ya ce Musulmi su fahimci babu addinin da ya fi ƙarfin doka.

Ya ce buƙatarsa ta cire lasifika daga Masallatai ba ya nuna adawarsa ba ne ga Sallar da Musulmi suke yi, kuma haka jam’iyyarsa ba ta son tashin hankali.

An ba Musulmi wa’adi su cire lasifika a Masallatai a Maharashtra zuwa ranar 2 ga watan Mayu. “Zuwa 3 ga Mayu za a ga abin ya kamata a yi.”

“Idan har ba a cire Lasifika a Masallatai ba zuwa 3 ga Mayu, to ma’aikatan MNS za su yi amfani da lasifika suna rera Hanuman Chalisa a Masallatan.

Rikicin addini a Indiya tsakanin Musulmi da Hindu na ƙara ƙamari, lamarin ya munana a cikin ‘yan shekarun nan, sakamakon yadda ‘yan Indiya ke jifan juna da kalaman kiyayya.

sun news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp