fidelitybank

Amurka za ta yi nadamar korar Jakadan mu – Afrika ta Kudu

Date:

A ranar Asabar din da ta gabata ne fadar shugaban kasar Afirka ta Kudu ta ce korar jakadanta a Amurka, Ebrahim Rasool, abin takaici ne.

Fadar shugaban kasar ta bayyana hakan a wata gajeriyar sanarwa da aka buga a ranar Asabar.

Har ila yau, ta yi kira da a yi ado ga bangarorin biyu don warware matsalar cikin gaggawa.

Sanarwar ta kara da cewa “Fadar shugaban kasa ta lura da korar jakadan Afirka ta Kudu a Amurka, Mista Ebrahim Rasool.

“Fadar shugaban kasa tana kira ga duk masu ruwa da tsaki da abin ya shafa da su kiyaye ka’idojin diflomasiyya a cikin huldar su da lamarin.

“Afrika ta Kudu na ci gaba da himma wajen gina alakar moriyar juna da Amurka.”

sun news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin Æ´an Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Æ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaÆ™i – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama É—an kasar China da zargin kai wa Æ´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp