fidelitybank

Amurka za ta kwashe sojojin ta a kasar Nijar

Date:

Amurka na shirin kwashe duka dakarunta daga Jamhuriyar Nijar, domin kawo ƙarshen yaƙin da suke yi da masu iƙirarin jihadi.

A ranar Juma’a ne Amurka ta bayyana cewa za ta rufe sansanin jiragenta marasa matuƙa a kusa da Agadez.

Shugabannin mulkin sojin Nijar sun ƙulla sabon ƙawance da ƙasar Rasha, bayan hamɓarar da gwamnatin farar hula ta Mohamed Bazoum a shekarar da ta gabata.

Nijar ta kasance ƙasar da Amurka ta dogara da ita wajen gudanar da ayyukanta na yaƙi da masu iƙirarin jihadi.

Nan gaba kaɗan ne tawagar wakilan Amurka za su je birnin Yamai domin shirya yadda za su kwashe dakarun ƙasar fiye da 1,000.

Hakan na zuwa ne bayan tattaunawar da ta gudana a birnin Washington tsakanin mataimakin sakataren harkokin wajen Amurka Kurt Campbell, da firaministan Nijar ɗin Ali Lamine Zeine.

@nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp