fidelitybank

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Date:

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin ga Gidauniyar agaji ta Gaza, ƙungiya mai cike da taƙaddama da ke samun goyon bayan Amurka da Isra’ila.

Ita dai wannan gidauniya an kafa ne domin rarraba kayayyakin jin ƙai a Zirin.

Wannan ne karon farko da Amurka kai-tsaye za ta bai wa ƙungiyar tallafi.

Tun ƙarshen watan Mayu gidauniyar take gudanar da ayyukanta a Gaza sakamakon toshe hanyoyin kai jin ƙai da Isra’ila ta yi na tsawon mako goma sha ɗaya.

A cewar wakilin BBC, tun watan Mayu, an kashe sama da Falasɗinawa ɗari huɗu yayin da suke ƙoƙarin karɓar abinci daga cibiyoyin rarraba kayan jin ƙan.

daily post nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...
X whatsapp