fidelitybank

Amurka ta tsoma baki Isra’ila ta tsagaita wuta a Gaza – Larabawa

Date:

Ministocin harkokin wajen ƙasasashen Larabawa da ke taro a Jordan, sun shaida wa sakataren harkokin wajen Amurka Antony Blinken cewa akwai buƙatar gaggauta tsagaita wuta a Gaza.

Takwaransa na Jordan, Ayman Safadi, ya ce Isra’ila na aikata laifukan yaƙi inda take ƙoƙarin dulmuya Gaza cikin tekun ƙiyayya, da za a ɗauki gwamman shekaru ba a manta da shi ba.

Sai dai Mista Blinken ya jaddada musu cea Amurka na son ganin an tsagaita wutar.

Ya ƙara da cea Amurka amince da batun tsagaita wuta da kare farar hula da shigar da agaji, da fitar da marasa lafiya.

Mista Blinke ya ce ya yi magana da shugabannin Isra’ila kan hakan, sai dai ya ce burinsu shi ne kawar da Hamas.

vgn news 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp