fidelitybank

Amurka ta sallami dan kasar Saudiyya daga magarkamar Guantanamo

Date:

Wani dan Saudiyya da Amurka ke tuhuma da zama mutum na 20 ciin wadanda suka kai harin 11 ga watan Satumbar 2001 ya shaki iskar ‘yanci bayan da aka sake shi daga gidan yarin Guantanamo Bay, inji ma’aikatar tsaro ta kasar.

Amurka ta saki Mohammed al-Qahtani, mai shekara 46 kuma ta tasa keyarsa zuwa Saudiyya bayan da wani kwamiti ya sake duba batunsa, kuma ya ce babu alamar zai sake zama mai hatsari ga Amurka.

Kwamitin ya jingina sakamakon nasa ne kan abin da ya kira “tabarbarewar lafiyar kwakwalwarsa”.

Bayan da aka kama shi a a 2001 Amurka ta azabtar da shi har ta kai ga ba za a iya gurfanar da shi a gaban shari’a ba. In ji BBC.

Jamai’an gwamnatin Amurka sun ce dama an shirya cewa, Qahtani zai shiga jirgin United Airlines mai lamaba 93 ne, wanda shi ne ya fado a jihar Pennsylvania bayan da wasu wadanda ake tuhuamr ‘yan al Qaeda ne su hudu suka kwace shi daga matukansa a ranar 11 ga watan Satumbar 2001.

Sai dai Amurka ta hana shi bizar shigga kasar a watan Agustan wannan shekarar.

tribune news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp