fidelitybank

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Date:

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5 ga Shirin Abinci na Duniya (WFP) domin samar da tallafin abinci da na abinci mai gina jiki ga ‘yan Najeriya, musamman ma waɗanda rikice-rikice suka raba da muhallansu.

Wannan tallafi zai bai wa WFP damar kai agajin abinci da kula da lafiyar gina jiki ga mutum 764,205 a yankunan Arewa maso Gabas da Arewa maso Yammacin Najeriya da rikici ya shafa.

A cewar shirin, daga cikin masu amfana akwai mata masu juna biyu da masu shayarwa 41,569, da kuma yara 43,235, waɗanda za su karɓi tallafin abincin.

Shirin ya ce wannan taimako daga gwamnatin Amurka na da matuƙar muhimmanci wajen ceto rayuka da rage matsalar yunwa da rashin abinci mai gina jiki a yankunan da rikici ya daɗe yana addaba.

pulse news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...
X whatsapp