fidelitybank

Amurka ta harbo kumbon leƙen ashirin China

Date:

Shugaba Amurka Joe Biden ya yabi matukan jirgin da suka harbo balambalan ɗin China da ta kira shi na leƙen asiri a gaɓar teku da ke South Carolina bisa umarninsa.

Ma’aikatar tsaron Amurka na da yakinin cewa balambalan ɗin na yi wa Amurka leken asiri ne, abin da ya sa suka jira har sai da ya ratsa ta kan teku sannan suka harbo shi, don kar ya jikkata mutane.

Karanta Wannan: Ba ma goyon bayan kowa a zaben 2023 – Amurka

Jami’ai a gwamnatin Biden sun shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters cewa Amurka ta tattauna da China kai-tsaye bayan harbo shi.

Wakilin BBC ya ce, an rufe sararin samaniyar Amurkar da hana jiragen sama ratsa yankin da aka harbo kumbon.

Sojojin Amurka a yanzu na ƙoƙarin tattaro ko gano wasu bayanai a tarkacen balambalan ɗin da ya tarwatse a kan teku.

latest news in nigeria today 2022 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp