fidelitybank

Amurka ta harbo kumbon leƙen ashirin China

Date:

Shugaba Amurka Joe Biden ya yabi matukan jirgin da suka harbo balambalan ɗin China da ta kira shi na leƙen asiri a gaɓar teku da ke South Carolina bisa umarninsa.

Ma’aikatar tsaron Amurka na da yakinin cewa balambalan ɗin na yi wa Amurka leken asiri ne, abin da ya sa suka jira har sai da ya ratsa ta kan teku sannan suka harbo shi, don kar ya jikkata mutane.

Karanta Wannan: Ba ma goyon bayan kowa a zaben 2023 – Amurka

Jami’ai a gwamnatin Biden sun shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters cewa Amurka ta tattauna da China kai-tsaye bayan harbo shi.

Wakilin BBC ya ce, an rufe sararin samaniyar Amurkar da hana jiragen sama ratsa yankin da aka harbo kumbon.

Sojojin Amurka a yanzu na ƙoƙarin tattaro ko gano wasu bayanai a tarkacen balambalan ɗin da ya tarwatse a kan teku.

naija legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan ƴansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...
X whatsapp