fidelitybank

Amurka ta haramtawa ‘yan kasa da shekaru 16 shiga shafukan sada zumunta

Date:

Majalisu biyu na jihar Florida ta Amurka sun zartas da wani kuɗirin doka da zai haramta wa duk wanda bai kai shekara 16 amfani da shafukan sada zumunta.

Masu goyon bayan ƙudurin sun ce hakan zai kare lafiyar kwakwalwar yara, amma gwamnan jihar, Ron de Santis, ya ce yana yin taka-tsantsan kan duk wata doka da za ta ci karo da wadda iyaye suke da ikon kafa wa yaransu.

Akwai fargabar cewa ƙudurin ya saba dokar Amurka ta kundin tsarin mulki da aka yi wa kwaskwarima ta ƴancin fadin albarkacin baki, da kuma dokar da ta ce iyaye ne ke da ikon zartar da hukuncin amfani da shafukan sada zumunta ga yaransu ba gwamnati ba.

nigerianewspapers.com.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp