fidelitybank

Amurka ta gargaɗi China a kan rikicin Ukraine da Rasha

Date:

Shugaba Biden na Amurka ya gargadi China kan irin abin da zai same ta muddin ta goyi bayan Rasha a yakin Ukraine, sai dai bai fito fili ya bayyana hukuncin ba.

Mista Biden ya furta hakan ne a lokacin da suka yi tattaunawa ta bidiyo ta kusan sa’a biyu da takwaran nasa na China, Xi Jinping, inda ganawar ta kasance ta farko da shugabannin biyu suka yi, tun bayan mamayar da Rasha ta yi wa Ukraine.

Manufar Shugaba Biden a wannan tattaunawa dai ita ce, ya san inda China ta karkata a wannan rikici.

Amurka ta fito fili ta nuna abin da take son China ta yi, cewa ta kasance a bangaren da ya kasance daidai na tarihi, wato ta bi sahun masu sukar mamayar da Rasha ta yi wa makwabciyar ta Ukraine.

opra news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp