fidelitybank

Amurka ta baiwa Afrika tallafin biliyoyin daloli

Date:

Shugaban kasar Amurka, Joe Biden, ya sanar da bayar da tallafin biliyoyin daloli, domin ciyar da Afirka gaba a yayin taron shugabanin kasashen Afirka da ke gudana a Washington.

“Amurka za ta zage dantse kan ci gaban Afirka,” a cewar shugaba Biden da yake sanar da shugaban kasashen Afirka 40 da suka halarci taron.

Haka kuma ya bayyana aniyar Amurka ta ci gaba da karfafa dangantakarta da Afirka, inda ya sanar da bai wa kasashen tallafin dala biliyan 55 a matsayin sabon tallafi ga Nahiyar na tsawon shekaru uku. Ciki har da dala miliyan 100 na samar da makamashi.

Ya sanar da mahalarta taron cewar idan Afirka ta yi nasara, haka ma Amurka.

Mr Biden ya yi jawabi kan muhimmancin shugabanci na gari, samar da jama’a mai koshin lafiya da makamashi mai sauki.

Ana kallon taron shugabanin kasahen Afirka da ke gudana a Amurka a matsayin wani yunkuri ne kasar na ganin ta dawo da karfin ikon ta kan Nahiyar a daidai lokacin da China, Rasha da Turkiya ke fadada damarsu a nahiyar.

Wannan ne karo na farko a shekaru takwas da Amurka ta karbi bakunci irin wannan taro.

vgn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...

An fara samun takun saka tsakanin Turkiyya da Najeriya a kan kungiyar Gulen

Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta bukaci shugaban kasar...

ArziÆ™in Najeriya ya Æ™aru da kashi 3.13 a farkon 2025 – NBS

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 cikin...

Kamfanonin lantarki za su katse wutar lantarki saboda bashi

Kamfanonin samar da wutar lantarki, sun ce suna iya...

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

ÆŠan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai Æ™arfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...
X whatsapp