fidelitybank

Amurka ta baiwa Afrika tallafin biliyoyin daloli

Date:

Shugaban kasar Amurka, Joe Biden, ya sanar da bayar da tallafin biliyoyin daloli, domin ciyar da Afirka gaba a yayin taron shugabanin kasashen Afirka da ke gudana a Washington.

“Amurka za ta zage dantse kan ci gaban Afirka,” a cewar shugaba Biden da yake sanar da shugaban kasashen Afirka 40 da suka halarci taron.

Haka kuma ya bayyana aniyar Amurka ta ci gaba da karfafa dangantakarta da Afirka, inda ya sanar da bai wa kasashen tallafin dala biliyan 55 a matsayin sabon tallafi ga Nahiyar na tsawon shekaru uku. Ciki har da dala miliyan 100 na samar da makamashi.

Ya sanar da mahalarta taron cewar idan Afirka ta yi nasara, haka ma Amurka.

Mr Biden ya yi jawabi kan muhimmancin shugabanci na gari, samar da jama’a mai koshin lafiya da makamashi mai sauki.

Ana kallon taron shugabanin kasahen Afirka da ke gudana a Amurka a matsayin wani yunkuri ne kasar na ganin ta dawo da karfin ikon ta kan Nahiyar a daidai lokacin da China, Rasha da Turkiya ke fadada damarsu a nahiyar.

Wannan ne karo na farko a shekaru takwas da Amurka ta karbi bakunci irin wannan taro.

jalingo news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp