fidelitybank

Amurka ta baiwa ƙasashen Afrika tallafin dala miliyan 215 saboda yunwa

Date:

Amurka ta sanar da bayar da tallafin dala miliyan 215 na gaggawa da za ta ba waiwa wasu ƙasashen Afirka da ke fuskantar ƙarancin abinci, saboda sauyin yanayi da yaƙin Ukraine da kuma annobar korona.

Sakatare Harkokin Wajen Amurka Antony Blinken ne ya bayyana hakan lokacin da ya gana da wasu ministocin Afirka a taron duniya kan abinci da Amurka ta shirya.

Amurka ta ce, tallafin zai taimaki ƙasashe wajen daƙile ƙarancin abincin.

Algeria, da Burkina Faso, da Kamaru, da Kenya, da Mauritania na cikin ƙasashen da za su amfana. Sauran su ne Najeriya, da Rwanda, da Tanzania, da Uganda, da Zimbabwe.

Ana sa ran hakan zai sauƙaƙa farashin taki da ya yi tashin gwauron-zabi tun bayan faruwar annobar korona.

yola news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...

Tawagar Gwamnatin Kano ta shilla Saudiyya zuwa jana’izar Dantata

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci...

Tawagar Jami’an gwamnati da Malamai sun tafi jana’izar Dantata

Wata tawaga daga gwamnatin Tarayya, ta isa ƙasar Saudiyya...

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...
X whatsapp