fidelitybank

Amurka ta amince da baiwa Ukraine makaman Roka

Date:

Shugaba Joe Biden ya tabbatar da cewa Amurka za ta taimakawa Ukraine da makaman roka da na atilari na zamani, abin da ta dade ta na roko a yakin da ta ke yi da mamayar Rasha.

Mista Biden da ya wallafa jawabin a Jaridar New York Times, ya ce makaman za su bai wa Ukraine damar maidawa Rasha martani.

Makaman da akai wa lakabi da HIMARS, su na cin dogon zango idan an harba su.

Wakilin BBC ya ce, an kara ware tallafin dala miliyan 700 ga sojin Ukraine, wanda za a kaddamar a yau Laraba.

Makaman masu cin dogon zangon da ya kai kilomita 80, jami’an Amurka sun ce, sun amince da bai wa Ukraine makaman rokar, bayan samun tabbaci daga shugaba Volodymr Zelensky kan ba za a yi amfani da su domin farwa Rasha ba.

www.legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp