fidelitybank

Amurka ta amince da baiwa Ukraine makaman Roka

Date:

Shugaba Joe Biden ya tabbatar da cewa Amurka za ta taimakawa Ukraine da makaman roka da na atilari na zamani, abin da ta dade ta na roko a yakin da ta ke yi da mamayar Rasha.

Mista Biden da ya wallafa jawabin a Jaridar New York Times, ya ce makaman za su bai wa Ukraine damar maidawa Rasha martani.

Makaman da akai wa lakabi da HIMARS, su na cin dogon zango idan an harba su.

Wakilin BBC ya ce, an kara ware tallafin dala miliyan 700 ga sojin Ukraine, wanda za a kaddamar a yau Laraba.

Makaman masu cin dogon zangon da ya kai kilomita 80, jami’an Amurka sun ce, sun amince da bai wa Ukraine makaman rokar, bayan samun tabbaci daga shugaba Volodymr Zelensky kan ba za a yi amfani da su domin farwa Rasha ba.

www.legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla ÆŠanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An É—age jana’izar Aminu ÆŠantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da É—age jana'izar fitaccen É—ankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...

Tawagar Gwamnatin Kano ta shilla Saudiyya zuwa jana’izar Dantata

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci...

Tawagar Jami’an gwamnati da Malamai sun tafi jana’izar Dantata

Wata tawaga daga gwamnatin Tarayya, ta isa ƙasar Saudiyya...

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...
X whatsapp