fidelitybank

Amurka ta ƙara kuɗin bisa

Date:

Amurka ta ƙara yawan kuɗin da take karɓa daga masu neman takardar izinin shiga ƙasar ga masu son zuwa yawon buɗe ido da kuma karatu.

A wata sanarwa ta ma’aikatar hulɗa da ƙasashen wajen Amurka, ƙasar ta ƙara yawan kuɗin masu neman takardar shiga ƙasar zuwa dala 185 daga 160.

Sanarwar da aka wallafa ranar 28 ga watan Mayu ta ce ƙarin zai fara aiki ne daga yau 30 ga watan Maris, 2023.

Haka nan an yi ƙarin kuɗin a kan masu neman takardar shiga ƙasar domin waɗansu abubuwan na daban, kamar aikin da kuma masu zuba jari.

Amurkar ta ce, ta yi hakan ne domin inganta yadda take bayar da takardar shiga ƙasar ga baƙi da kuma ƴan ci-rani.

Kuma sanarwar ta ce an yi ƙarin ne ta hanyar la’akari da kuɗin da ake kashewa wajen samar da takardun.

nigeria daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp