fidelitybank

Amurka na binciken yadda takardun sirri na shirin Isra’ila na kai wa Iran hari

Date:

Amurka na gudanar da bincike kan wasu muhimman takardu na sirri da suka fito fili, waÉ—anda ke bayyana nazarin da Amurka ke yi na shirin Isra’ila na kai wa Iran hari, kamar yadda Shugaban majalisar wakilan Amurkar Mike Johnson ya tabbatar.

Rahotanni sun ce a makon da ya wuce ne aka wallafa takardun a intanet, inda aka ce suna bayyana wasu hotunan tauraron É—an’Adam da ke nuna yadda Isra’ila ke jigilar makamai a shirin da take yi na kai harin ramuwar-gayya na harin makami mai linzami da Iran ta kai mata ranar 1 ga watan Oktoba.

Takardun waÉ—anda aka bayyana a matsayin babban sirri – Æ™asashe biyar Æ™awayen Amurka – Birtaniya da Kanada da New Zealand da kuma Australia na iya musayarsu a tsakaninsu, kamar yadda kafar yaÉ—a labarai ta CBS, da ke Amurka wadda ke alaÆ™a da BBC ra ruwaito.

Tsawon makonni Isra’ila ke duba lokaci da kuma yadda za ta kai wa Iran wannan hari – abin da ministan tsaron Isra’ilar ya yi gargaÉ—in cewa zai kasance mai muni kuma na ban mamaki da yankan shakku.

A ranar Juma’a ne aka wallafa takardun da aka danganta da hukumar nazarin bayanan sirri na kasa na Amurka da kuma hukumar tsaron kasar ta Amurka, a wani shafin sada zumunta da muhawara na Telegram da ke da alaÆ™a da Iran.

Sai dai hukumomin Amurka da Isra’ila da ke da alaka da lamarin ba su fito fili sun ce komai ba game da lamarin.

Amurka na gudanar da bincike kan ko da niyya wani jami’in leken asirinta ya fitar da takardun ko satarsu aka yi ta hanyar kutsen intanet.

current eggon news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka Æ´an Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar HaÉ—in kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran Æ™asa za ka mayar da kai ba zaÉ“en 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...
X whatsapp