fidelitybank

Amurka hannun Amurka a harin da Isra’ila ta kai Iran – Blinken

Date:

A lokacin da yake amsa tambayoyin ‘yan jaridu, sakataren harkokin tsaron Amurka, Anthony Blinken a taron ƙasashe bakwai masu ƙarfin tattalin arziki na duniya, ya shaida wa ‘yar jaridar BBC, Jessica Parker cewa Amurka ba ta da hannu a hare-haren da Isra’ila ta kai wa kasar Iran a daren Juma’a.

Sai dai kuma ya ce sun ƙudirin niyyar bai wa Isra’ilar duk wata kariya da take buƙata “kamar yadda kuka gani a baya-bayan nan.”

Sai dai kafofin yaɗa labaran Iran da jami’ai sun rage kaifin rahotannin wani hari da aka kai kan wurare daban-daban a birnin Isfahan da Tabriz.

Hossein Dalirian, kakakin hukumar kula da sararin samaniyar Iran, a shafinsa na X ya ƙaryata labarin harbo makami mai linzami kai tsaye daga wajen ƙasar abin da ya sha banbam da bayanan jami’an Amurka cewa makami mai linzami na Isra’ila ya kai hari kan Iran.

www.najnew

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp