fidelitybank

Amurka da China za su gana a kan Rasha

Date:

Shugaban China Xi jinping da takwaransa na Amurka Joe Biden na daf da ganawa ta wayar tarho don tattaunawa kan yakin dake faruwa a Ukraine.

Ana kyautata zaton Shugaba Biden zai shawarci China da kar ta taimakawa Rasha da makamai. China dai batayi Allah wadai da abinda Rasha keyi ba, kuma ta zabi ta tsaya ta tsakiya ba tare da goyon bayan ko wane bangareba.

A wajen wani taron manema labarai mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen China ya yi lawadai da abin da ya kira jita jitar da ake yadawa akan rawar da China ke takawa wajen kawo karshen rikicin Ukraine.

Ya ce, China zata ci gaba da kokarin ganin an zauna domin tattaunawa sannan zata yi iya bakin kokarinta wajen warware rikicin.

Sai dai wakilin BBC a babban birnin China ya ce, gwamnatin na yada farfagandar gwamnatin Rasha game da mamayar.

Kuma China na fargabar kar takunkuman da Amurka da Turai suka kakabawa Rasha ya shafeta.

latest news in lokoja, kogi state

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin Æ´an Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Æ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...
X whatsapp