fidelitybank

Amurka da China na neman ɗinke ɓarakar dake tsakanin juna

Date:

Ministar kudi ta Amurka, Janet Yellen, ta ce an samu kyaututuwar dangantaka tsakanin ƙasarta da China a cikin ‘yan kwanakin da suka gabata.

Ta bayyana hakan ne da safiyar Lahadi a birnin Beijing, a karshen ziyararta ta kwana huɗu a Chinar.

A jiya Asabar, Yellen ta shafe sa’o’i da dama tana tattaunawa da sabon babban mataimakin firimiyan ƙasar a kan harkokin kuɗi He Li-Feng.

Idan aka yi la’akari da yadda danganataka take tsakanin ƙasashen Amurka da China to ko ba komai za a iya cewa alla san barka game da waɗannan kalamai. A cewar BBC.

A don haka ne ma ganin irin yadda alakar take tsakanin ƙasashen biyu a baya, sakatariyar ta tunatar da cewa ‘’ba wata ziyara daya da za ta iya magance kalubalen da ke tsakaninsu, dare daya’’

To amma ta ce wannan ziyara za ta taimaka wajen ginawa da samar da wata managarciyar hanyar sadarwa da sabbin masu rike da akalar harkokin tattalin arzikin China.

A jiya Asabar ne Misis Yellen ta yi ganawarta ta farko keke da keke da mataimakin Firimiya He Lifeng, zaman da aka ce ya dauke su sa’a shida.

vgn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp