fidelitybank

Amurka ba za ta yarda China ta tsangwami Taiwan ba – Pelosi

Date:

Shugabar majalisar wakilan Amurka, Nancy Pelosi, ta ce, Amurka ba za ta lamunce wa China ta hantari Taiwan ba, bayan ziyarar da Ms Pelosi din ta kai ta fusata China.

Lokacin da ta yi magana a birnin Tokyo, na kasar Japan, Pelosi ta ce ba manufar ziyararta a kasashen Asia ba ne ta sauya matsayin da kasashe suke a kai ba.

Yanzu haka dai sojojin China na gudanar da gagarumin atisaye a kusa da Taiwan, a matsayin martani kan ziyarar.

Wakiliyar BBC ta ce, Ms Pelosi ita ce ‘yar siyasar Amurka mafi girman mukami da ta ziyarci Taiwan cikin shekaru 25, kuma ta yi watsi da zargin cewa, wani kokari ne na bayar da kariya ga tsibirin.

China na kallon Taiwan a matsayin mallakinta, kuma tana iya yin amfani da karfi domin mayar da ita cikin ikonta, matukar bukatar hakan ta tashi.

legits news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp