fidelitybank

Amurka ba za ta ƙyale China ta yi wa Taiwan barazana ba – Pelosi

Date:

Shugabar majalisar wakilan Amurka Nancy Pelosi ta ce Amurka ba za ta ƙyale China ta mayar da barazana da kuma fin ƙarfin da take nunawa kan Taiwan ya zama tamkar wani abin da ba aibu ba.

Ms Pelosi ta fadi hakan ne bayan da China ta kammala atisayen soji na murza gashin baki, da ta yi a matsayin martani ga ziyarar Pelosin zuwa tsibirin.

Ta dai ce ta je Taiwan ne domin nuna goyon bayan ga yadda take tafiyar da harkokinta na demokradiyya tare da nuna cewar China ba ta isa ta kebance tsibirin ba.

Dan majalisa Gregory Meeks na cikin tawagar da ta je Taiwan din, ya kuma shaida wa BBC cewar ba sa da-na-sanin ziyarar ta Pelosi.

Ya ce ‘yan Taiwan ne suka gayyace mu, shugaba da kuma mutanen Taiwan na son mu je, ba za mu juya wa abokanmu baya ba.

tribune news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp