fidelitybank

Amnesty ta yi Alla-wadai da kama waɗanda suka fita don tuna ranar zanga-zangar EndSars

Date:

Ƙungiyar kare hakkin ɗan’adam ta duniya, Amnesty International ta yi Alla-wadai da kama wasu matasa da suka fita don tun waɗanda aka kashe lokacin zanga-zangar EndSars.

Jami’an ƴansanda sun yi dirar miƙiya kan matasan waɗanda suka taru a Lekki toll gate yau Lahadi.

Matasan sun ce sun fita domin tuna mutanen da aka kashe a watan Oktoban 2020 lokacin zanga-zangar adawa da cin zalin ƴansandan Sars.

An ruwaito cewa matasan sun taru ne da misalin karfe 8 na safe a Lekki toll gate riƙe alluna da kuma kwalaye ɗauke da rubuce-rubuce da dama.

Wata sanarwa da ƙungiyar Amnesty ta fitar, ta ce ba za a lamunci abin da jami’an ƴansandan jihar Legas suka yi ba.

“Muna Allah-wadai da kakkausar murya kan abin da ƴansandan Najeriya suka yi kan mutanen da suka fita a Lekki toll gate domin tunawa da masu zanga-zangar lumana da aka kashe yayin zanga-zangar EndSars a Oktoban 2020. Ba za mu amince da amfani da hayaki mai sa hawaye ba da kuma kame,” in ji ƙungiyar ta Amnesty a wani sako da ta wallafa a shafin X.

ng news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp