fidelitybank

Amirka da Rasha za su tattauna kan yaƙar Ukraine

Date:

Sakataren harkokin wajen Amurka, Marco Rubio, ya sauka a Saudiyya domin jagorantar tattaunawa da tawagar wakilan Rasha a yau Talata.

Hakan na zuwa ne ƙasa da mako ɗaya da Donald Trump ya yi magana da Shugaba Putin na Rasha ta waya.

Ministan harkokin wajen Rasha, Sergei Lavrov, shi ne ke jagorantar tawagar wakilan Rasha.

Ma’aikatar harkokin wajen Amurka ta ce tattaunawar ce za ta ba da haske kan ko da gaske Rashar take wajen kawo ƙarshen yaƙinta da Ukraine.

Wakilin BBC ya ce Shugaba Zelensky ya ce bai san komai kan tattaunawar ba tsakanin Amurka da Rasha, saboda haka Ukraine ba za ta amince da duk wata yarjejeniyar da za a cim ma ba tare da an saka ta ciki ba.

sspdf news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp