fidelitybank

Ambaliyar ruwa yayi sanadiyar rushewar gidaje a Kano

Date:

Ambaliyar ruwa ta rusa gidaje masu yawa a ƙauyuka da dama a yankin ƙaramar hukumar Dawakin Kudu a jihar Kano.

Mamakon ruwan sama da ake yi a kwanaki da dama a jere ne ya yi sanadiyyar ambaliyar tare da rushewar gidajen.

A yankin ƙaramar hukumar Ajingi ma an sami asarar rayuka tare da asarar dukiyoyi masu yawa.

Haka zalika ginin wata makaranata ya faɗa wa wasu ƴan makaranta wanda ya yi sanadiyar mutuwar ɗaya daga cikinsu.

Yankuna da dama a Kano dama wasu jihohi a arewacin Najeriya na fuskantar ambaliyar ruwa, saboda mamakon ruwan sama da ake fuskanta a damunar bana.

A makon da ya gabata ms an sheafe kwana uku a jere ana tafka ruwan sama, babu ƙaƙƙautawa, wanda hakan ya shafi harkokin kasuwanci da matsugunan al’umma.

A kauyen Shuwawa da ke yankin Danbagina a Dawakin Kudu, da dama daga cikin mazauna ƙauyen sun bar gida, inda suka tura iyalansu gidajen iyayensu, kamar dai yadda Malam Garba Dawa ya shaida wa BBC.

Malam Garba ya ce, ambaliyar ta rushe gidansa tare da lalata masa amfanin gonarsa baki daya.

vanguardnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp