fidelitybank

Ambaliyar ruwa ta ci mutane da dama a Najeriya – Bincike

Date:

Wani sabon bincike da aka yi ya gano cewa matsalar sauyin yanayi ta haddasa mamakon ruwan saman da aka riƙa yi wanda ya haifar da ambaliya a sassa daban-daban na Najeriya da makwabciyarta Nijar, lamarin da ya hallaka daruruwan mutane.

Matsalar ambaliyar ta bana ta kasance mafi muni a tarihin kasashen biyu na Afirka ta yamma.

Rahoton na kungiyar duniya ta haÉ—in guiwa ta kwararru kan yanayi World Weather Attribution, ya ce tsananin ruwan sama da aka samu na damuna da kuma sakin ruwa daga madatsu su suka haddasa ambaliyar.

Masu binciken sun zartar cewa sauyin yanayi ne kusan kacokan ya haddasa matsalar.

Kusan mutum miliyan É—aya da rabi ne ambaliya ta raba da muhallansu, dubban gidaje suka salwanta kuma aka yi asarar amfanin gona mai yawan gaske a kasashen biyu.

opra news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: An yi wa Dan shekara 7 yankan Rago a Kano

Wasu ɓata gari da ba a san ko su...

Jami’in mu bai saci naira biliyan 6.5 ba – Gwamnatin Kano

Gwamnatin Jihar Kano ta karyata rahoton da ya zargi...

Gwamnatin Kano ta gargadi Matasa da ‘yan Gwangwan kan sayen kayan gwamnati

Gwamnatin Jihar Kano ta gargadi matasa da ’yan kasuwa...

NIMET ta gargai Borno kan ambaliya da sauran jihohi

A baya-bayan nan ne hukumar hasashen yanayi ta Najeriya...

An kashe kwamandan Boko Haram a tafkin Chadi

Sojojin Jamhuriyar Nijar sun sanar da kisan wani jagoran...

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...

Ganduje ya dawo Najeriya bayan ya shafe wata guda a Landan

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Ganduje,...

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Za mu ladabtar da Jami’an mu da aka gansu suna taimakawa ‘yan siyasa a Kano – ‘Yansanda

Rundunar Ć´an sanda ta jihar Kano ta ce, ta...
X whatsapp