fidelitybank

Ambaliya ta kashe mutane 100 a Amurka

Date:

Hukumomi a jihar Tesxas da ke Amurka sun bayyana cewa adadin waɗanda suka mutu sakamakon ambaliyar jihar sun zarta 100.

Masu aikin ceto na ci gaba da lalubo gawarwaki, yayin da da kawo yanzu ba a iya tantance adadin waɗanda suka ɓace ba.

A ranar Juma’ar da ta gabata ne wata mummunar ambaliya ta auka wa jihar sakamakon mamakon ruwan sama mai ƙarfin gaske haɗe tsawa.

Masu gudanar da wani wurin shaƙatawa – da ambaliyar ta rasa – sun tabbatar da mutuwar ƴan mata 27 da ke wurin a lokacin da ambaliyar ta ratsa yankin.

Wasu na ganin rashin ware isassun kuɗi wa ɓangaren kula da yanayi a kasafin kudin ƙasar ne ya haifar da matsalar, zargin da gwamnatin Amurka ta musanta.

cnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp