fidelitybank

Ambaliya ta kashe mutane 100 a Amurka

Date:

Hukumomi a jihar Tesxas da ke Amurka sun bayyana cewa adadin waɗanda suka mutu sakamakon ambaliyar jihar sun zarta 100.

Masu aikin ceto na ci gaba da lalubo gawarwaki, yayin da da kawo yanzu ba a iya tantance adadin waɗanda suka ɓace ba.

A ranar Juma’ar da ta gabata ne wata mummunar ambaliya ta auka wa jihar sakamakon mamakon ruwan sama mai ƙarfin gaske haɗe tsawa.

Masu gudanar da wani wurin shaƙatawa – da ambaliyar ta rasa – sun tabbatar da mutuwar ƴan mata 27 da ke wurin a lokacin da ambaliyar ta ratsa yankin.

Wasu na ganin rashin ware isassun kuɗi wa ɓangaren kula da yanayi a kasafin kudin ƙasar ne ya haifar da matsalar, zargin da gwamnatin Amurka ta musanta.

legitnews.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ambaliya ta kashe mutane 100 a Amurka

Hukumomi a jihar Tesxas da ke Amurka sun bayyana...

Tsohon Ministan kuma jigo a PDP ya koma ADC

Tsohon ministan harkokin ‘yan sanda kuma sau uku a...

Trump ya caccaki Elon Musk

Shugaban Amurka Donald Trump ya caccaki tsohon mashawarcinsa, Elon...

Dalilin da ya sa Kwankwaso ya ki shiga jam’iyyar hadaka – Galadima

Jam'iyyar NNPP ta ce abin da ya sa ba...

Obi ba zai taba zama shugaban kasa ba – Wike

Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce, tsohon ɗan takarar...

Ƴansanda sun kama ƴan Ghana 19 da aka yi safararsu a Najeriya

Rundunar ƴansandan Najeriya ta kuɓutar da wasu ƴan Ghana...

Benue da Edo da Bayelsa na fargabar balewar madatsar ruwan Kamaru

Gwamnatocin jihohi uku na cikin shirin ko-ta -kwana, sakamakon...

Jihohin Najeriya tara da za a iya samun ambaliya ciki harda Kano

Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya Nimet, ta yi hasashen...

Tsohon sakataren gwamnatin a mulkin Buhari ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, SGF, Babachir Lawal ya fice...

Gwamna Zulum ya musanta shirin sauya sheƙa zuwa ADC

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya musanta...

Tinubu ta ceci Najeriya faɗa wa cikin mawuyacin hali – Ribadu

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro, Malam...

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...
X whatsapp