fidelitybank

Amaechi na yi wa Atiku aiki ta karkashin kasa – PDP

Date:

Majalisar yakin neman zaben jam’iyyar PDP a jihar Ribas, ta yi ikirarin cewa tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi yana yiwa dan takararta na shugaban kasa Atiku Abubakar aiki a asirce.

Majalisar ta kuma zargi Amaechi da kasancewa memba a cikin na ‘yan bani na iya da ke.

Daraktan Yada Labarai da Sadarwa na Jihar Ribas PDP-CC, Cif Ogbonna nwuke ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Litinin.

Nwuke ya kalubalanci Amaechi da ya musanta zargin.

Karanta Wannan: PDP reshen Legas na goyon bayan Atiku – Jandor

“A kwanan nan, shi (Amaechi) ya sasanta da mambobin kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa a jihar Ribas a wani bangare na shirin da aka saka a hankali,” in ji sanarwar a wani bangare.

Ya kara da cewa, “Bari ya musanta cewa yana daya daga cikin wadanda ke hada kai da Alhaji Atiku Abubakar a wannan lokaci domin kawo cikas ga hakikanin burin mutanen kudancin Najeriya.”

labaran duniya na yau

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 Ĉ™arĈ™ashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin Ĉ´an Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban Ĉ™asar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta Ĉ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin Ĉ™asarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaĈ™i – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga Ĉ™asar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa Ĉ´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin Ĉ™asar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp