fidelitybank

Al’ummar Katsina ku fita ku karbi katin zabe – Masarauta

Date:

An umarci masu unguwanni a garin Ketare da ke karamar hukumar Kankara ta jihar Katsina da su tabbatar da cewa, duk wadanda suka cancanta a yankinsu sun yi rajista tare da karbar katin zabe na dindindin (PVCs).

Hakimin Ketare, Alhaji Usman Bello ne ya bada wannan umarni a lokacin da jami’in zabe na karamar hukumar Kankara Malam Yunusa Abdu ya kai ziyarar ban girma a fadar sa.

Ya yi kira ga al’ummar yankin da su yi amfani da karin wa’adin da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta yi na yin rajista da kuma karbar katin zabe kafin zaben 2023 mai zuwa.

Hakimin, wanda kuma shi ne Kanwan Katsina, ya jaddada mahimmancin katin zabe na PVC, inda ya ce hakki ne da tsarin mulki ya ba duk wani dan kasa da ya cancanta ya yi amfani da ikonsa.

Tun da farko, jami’in zabe na INEC, Malam Abdu ya ce, sun kai ziyarar ne domin sanar da hakimin gundumar cewa, hedkwatar jihar ta samar da karin na’urar rajista.

A cewarsa, karin na’urar ita ce ta rage cunkoso a wasu sassan da kuma tabbatar da an yiwa duk wadanda suka cancanta rajista a yankin.

nigeria news today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan ʊalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ʙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ʙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaʙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ʙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ʙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaʙi...

Najeriya za ta kwashe Ę“an ʙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ʙasar...

Iran ta ʙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ʙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ʙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ʓansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ʙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Ę“an ʙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ā€˜yan kasarta 200 daga...
X whatsapp