fidelitybank

Alonso zai maye gurbin Ancelloti – Real Madrid

Date:

Real Madrid ta yanke shawarar nada Xabi Alonso a matsayin kocinta na gaba.

A cewar Radio MARCA, tsohon dan wasan tsakiya na Spain zai maye gurbin Ancelotti gabanin kakar wasa ta 2024/2025.

Alonso ya kasance kocin kungiyar farko na kasa da shekara guda bayan ya karbi ragamar jagorancin Bayer Leverkusen a watan Oktoban da ya gabata.

Kafin wannan lokacin, ya jagoranci Æ™ungiyar Real Sociedad’s B tsawon shekaru uku.

An fahimci shugabannin Real ba za su damu da rashin kwarewar Alonso ba kuma sun sanya dan wasan mai shekaru 41 ya zabi ya zama magajin Ancelotti.

Alonso ya shafe shekaru shida a Santiago Bernabeu a matsayin dan wasa, inda ya lashe gasar La Liga a shekara ta 2012 sannan kuma ya lashe gasar zakarun Turai bayan shekaru biyu a lokacin Ancelotti na farko a kulob din.

latest news nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp