fidelitybank

Almajirai 6,000 zasu amfana da tsarin makarantun Tsangaya a Kano, Katsina, Jigawa, Zamafara

Date:

Wata kungiya mai fafutukar kawo sauyi a makarantun Tsangaya, Khalifa Dankadai Charity (KDC), ta bullo da wani shiri na karfafawa dalibai 6,000 na makarantun kur’ani da ba na boko mai suna almajiri a jihohi shida na kasar nan.

Jami’in kula da ayyukan na kungiyar, Khalifa Dankadai ne ya bayyana hakan a lokacin buda baki da masu ruwa da tsaki a harkar zamantakewa a Kano.

Ya ce, an tsara tsarin karatun ne, domin gyara tsarin makarantar Tsangaya a jihohin Katsina, Kano, Niger, Jigawa, Zamfara da Sokoto.

A cewar Dankadai, shirin zai gudana ne a makarantu 60 dake fadin yankin, kuma dalibai 1,000 ne za su ci gajiyar shirin a kowace jahohin da za su halarci taron.

Ya ce, “Manhajar ita ce a samar da ingantacciyar tsarin ilmantarwa, hade-hade da kuma basira ta hanyar aikin dakin karatu na al’umma, wanda ake aiwatarwa tare da hadin gwiwar gwamnatin Najeriya.

“Haɗin gwiwar yana tsakanin majalisun tarayya, jihohi da ƙananan hukumomi da masu ruwa da tsaki tare da tallafin ofishin jakadancin Amurka a Abuja.”

Dankadai ya ci gaba da cewa hadakar masu ruwa da tsakin ita ce yin mu’amala da masu tasiri a shafukan sada zumunta da kuma samar da hanyoyin da za a inganta harkar wayar da kan jama’a, domin hanzarta bin diddigin gyara tsarin karatun almajirai.

daily post newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...
X whatsapp