fidelitybank

Allah wadai da Isra’ila kan kisan kiyashi ga Falasdinawa – Saudiyya

Date:

Yarima Mohammed bin Salman na Saudiyya ya yi Allah-wadai da Isra’ila tare da ɗora mata alhakin abin da ya kira “laifukan da ake tafkawa a kan Falasɗinawa.”

Yariman ya kuma yi kira da a kawo ƙarshen mamayar da aka yi wa Zirin Gaza tare da samar da ƙasar Falasɗinawa bisa yarjejeniyar 1967.

Sarki Abdallah II na Jordan da kuma shugaban Falasɗinawa duk sun amince da batun na yariman na Saudiyya.

Shi kuwa shugaban Turkiyya, Raceb Tayyib Erdogan ya yi kakkausar suka ne a kan Isra’ila, tare da bayyana ta a matsayin sangartacciyar ƙasa.

Ya yi kira ga ƙasashe da su fito fili su yi magana kan rashin abin da ke faruwa a Gaza, da kuma buƙatar Isra’ila ta biya diyya ga Falasɗinawa.

Haka nan ya buƙaci a hukunta Isra’ila kan laifukan da ta aikata kan Falasɗinawa.

nigeria news(punch)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...
X whatsapp