fidelitybank

Allah wadai da harin Isra’ila a masallacin Al’Aqsa na Ƙudus – Ƙungiyar Musulman Duniya

Date:

Ƙungiyar haɗin kan ƙasashen Musulmi, OIC ta yi Allah wadai da farmakin da sojojin Isra’ila suka kai da ya raunata Falasdinawa 150 a Masallacin Al Aqsa a birnin Kudus.

Shelƙwatar ƙungiyar da ke Saudiyya ta yi Allah wadai da abin da ta kira “barazana mai hatsari” daga sojojin Isra’ila a wuri mai tsarki.

Ƙungiyar ta ce, wannan tashin hankalin wani hari ne da ya shafi tunanin al’ummar musulmi baki ɗaya da kuma keta dokokin kasa da kasa.

Gwamnatin Saudiyya ba ta ce komi ba zuwa yanzu game da al’amarin.

Rikicin na zuwa a yayin kisan Falasɗinawa ke ƙaruwa a fito na fiton da suke yi da sojojin Isra’ila a Gaɓar Yamma da Kogin Jordan, da kuma hare-haren da ƴan bindiga daga ɓangaren Falasdinawa ke kai wa a Isra’ila.

benue news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp