fidelitybank

Allah ne kaɗai ya san jam’iyyar da zan miƙawa mulki tsakanin NNPP da APC – Ganduje

Date:

Gwamna Abdullahi Gaduje na jihar Kano, ya ce, Allah ne kadai ya san ko zai mikawa jam’iyyar All Progressives Congress, APC, ko kuma New Nigeria Peoples Party, NNPP.

Ganduje ya bayyana hakan ne a wajen kaddamar da wasu ayyukan tituna a Kano.

A cewar Ganduje: “Yana da kyau gwamnati ta gaji ayyuka. Mun gaji wasu mun kammala su, kuma a matsayinmu na gwamnati muna barin wasu ayyuka ga gwamnati mai zuwa. Allah ne kadai ya san gwamnatin da zan mika mulki ga APC ko NNPP.”

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC, ta bayyana dan takarar jam’iyyar NNPP Abba Yusuf a matsayin wanda ya lashe zaben gwamna na 2023 a jihar.

Sai dai jam’iyyar APC na tafka muhawara kan sakamakon zaben gwamna a kotu

naija news legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp