fidelitybank

Alkalin wasan Najeriya zai busa wasa a gasar CHAN

Date:

Alkalin wasa dan Najeriya, Abdulsalam Kasimu Abiola ya zama alkalin wasa a gasar cin kofin kasashen Afirka na shekarar 2024, CHAN.

Abiola na daya daga cikin alkalan wasa 26 da CAF ta zaba domin yin alkalanci a gasar da ake yi duk shekara.

An kuma zabi mataimakan alkalan wasa 25 da VAR 14 da kuma AVAR wadanda za su yi alkalanci yayin gasar.

An zabo alkalan wasa ne daga kasashe daban-daban na Afirka yayin da Morocco da Togo kadai ke da alkalan wasa biyu a jerin.

A bangaren mataimakan alkalan wasa, Morocco da Kamaru ne kawai ke da wakilai biyu yayin da na VAR da AVAR, Afirka ta Kudu ce kadai ke da wakilai biyu.

Kenya da Tanzania da Uganda ne za su dauki nauyin gasar daga ranar 1 ga watan Fabrairu zuwa 28 ga Fabrairu.

legit breaking news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp