fidelitybank

Alkalan wasanni 29 daga Najeriya za su samu karin girma – FIFA

Date:

Akalla alkalan wasa 29 daga Najeriya za su sami karin girma zuwa alkalan wasan da hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta san da zamansu, kuma wannan matakin zai ba su damar yin aiki a wasannin da FIFA ke shiryawa a shekarar 2023.

Za a gudanar da bikin ne a cikin filin wasa na kasa na Moshood Abiola a Abuja.

Alkalai bakwai za a ba bajen na FIFA a mataki na farko, sannan wasu bakwai za su sami mukamin mataimakin alkalin wasa na FIFA.

Wasu mata hudu kuma za a nada su cikakkun alkalan wasan mata na FIFA, inda wasu mata uku za su sami mukamin mataimakin alkalin wasa na mata na FIFA.

Akwai wani rukunin kuma na alkalan wasan kwallon kafa na yashi da ake bugawa a gabar teku sannan an nada wasu mutum hudu su zama alkalan wasan gasar FUTSAL.

Ga sunayen alkalan wasan kwallon kafa: Muhammed Yakubu Tijjani Ahmad. Ogabor Joseph Nurudeen Abubakar Quadri Adebimpe Kassim Abdulsalam Abdullahi Abubakar Bashir Salihu Grema Mohammed Samuel Pwadutakam Usman Abdulmajeed Efosa Igudia Celestine Hope Igho Tejiri Digbori Muhammed Yakubu Tijjani Ahmad.

Karanta Wannan: FIFA ta fara bincike akan kasar Argentina

Wadannan ne za su yi alkalancin wasannin kwallo na yashi: Jelili Ogunmuyiwa; Fawole Olawale; Olayinka Olajide; Rabiu Ahmad.

Alkalan wasa na Futsal: Bello Zuru Alhassan; Musa Dung Davou; Paul Umuago; Uhah Ndubuisi.

Alkalai mata: Ndidi Patience; Hannah Eliagwu; Olufunmilayo Alaba; Yemisi Akintoye.

Mataimakan alkali mata: Mfon Friday Akpan; Beauty Kabenda Terah; Abibat Yusuf.

www.legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaÉ—i masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga FalasÉ—inawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen É—an gwagwarmayar nan kuma É—an jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...
X whatsapp