fidelitybank

Alkalan wasanni 29 daga Najeriya za su samu karin girma – FIFA

Date:

Akalla alkalan wasa 29 daga Najeriya za su sami karin girma zuwa alkalan wasan da hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta san da zamansu, kuma wannan matakin zai ba su damar yin aiki a wasannin da FIFA ke shiryawa a shekarar 2023.

Za a gudanar da bikin ne a cikin filin wasa na kasa na Moshood Abiola a Abuja.

Alkalai bakwai za a ba bajen na FIFA a mataki na farko, sannan wasu bakwai za su sami mukamin mataimakin alkalin wasa na FIFA.

Wasu mata hudu kuma za a nada su cikakkun alkalan wasan mata na FIFA, inda wasu mata uku za su sami mukamin mataimakin alkalin wasa na mata na FIFA.

Akwai wani rukunin kuma na alkalan wasan kwallon kafa na yashi da ake bugawa a gabar teku sannan an nada wasu mutum hudu su zama alkalan wasan gasar FUTSAL.

Ga sunayen alkalan wasan kwallon kafa: Muhammed Yakubu Tijjani Ahmad. Ogabor Joseph Nurudeen Abubakar Quadri Adebimpe Kassim Abdulsalam Abdullahi Abubakar Bashir Salihu Grema Mohammed Samuel Pwadutakam Usman Abdulmajeed Efosa Igudia Celestine Hope Igho Tejiri Digbori Muhammed Yakubu Tijjani Ahmad.

Karanta Wannan: FIFA ta fara bincike akan kasar Argentina

Wadannan ne za su yi alkalancin wasannin kwallo na yashi: Jelili Ogunmuyiwa; Fawole Olawale; Olayinka Olajide; Rabiu Ahmad.

Alkalan wasa na Futsal: Bello Zuru Alhassan; Musa Dung Davou; Paul Umuago; Uhah Ndubuisi.

Alkalai mata: Ndidi Patience; Hannah Eliagwu; Olufunmilayo Alaba; Yemisi Akintoye.

Mataimakan alkali mata: Mfon Friday Akpan; Beauty Kabenda Terah; Abibat Yusuf.

taraba state today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp