fidelitybank

Alkalan wasanni 29 daga Najeriya za su samu karin girma – FIFA

Date:

Akalla alkalan wasa 29 daga Najeriya za su sami karin girma zuwa alkalan wasan da hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta san da zamansu, kuma wannan matakin zai ba su damar yin aiki a wasannin da FIFA ke shiryawa a shekarar 2023.

Za a gudanar da bikin ne a cikin filin wasa na kasa na Moshood Abiola a Abuja.

Alkalai bakwai za a ba bajen na FIFA a mataki na farko, sannan wasu bakwai za su sami mukamin mataimakin alkalin wasa na FIFA.

Wasu mata hudu kuma za a nada su cikakkun alkalan wasan mata na FIFA, inda wasu mata uku za su sami mukamin mataimakin alkalin wasa na mata na FIFA.

Akwai wani rukunin kuma na alkalan wasan kwallon kafa na yashi da ake bugawa a gabar teku sannan an nada wasu mutum hudu su zama alkalan wasan gasar FUTSAL.

Ga sunayen alkalan wasan kwallon kafa: Muhammed Yakubu Tijjani Ahmad. Ogabor Joseph Nurudeen Abubakar Quadri Adebimpe Kassim Abdulsalam Abdullahi Abubakar Bashir Salihu Grema Mohammed Samuel Pwadutakam Usman Abdulmajeed Efosa Igudia Celestine Hope Igho Tejiri Digbori Muhammed Yakubu Tijjani Ahmad.

Karanta Wannan: FIFA ta fara bincike akan kasar Argentina

Wadannan ne za su yi alkalancin wasannin kwallo na yashi: Jelili Ogunmuyiwa; Fawole Olawale; Olayinka Olajide; Rabiu Ahmad.

Alkalan wasa na Futsal: Bello Zuru Alhassan; Musa Dung Davou; Paul Umuago; Uhah Ndubuisi.

Alkalai mata: Ndidi Patience; Hannah Eliagwu; Olufunmilayo Alaba; Yemisi Akintoye.

Mataimakan alkali mata: Mfon Friday Akpan; Beauty Kabenda Terah; Abibat Yusuf.

punch newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Æ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaÆ™i – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama É—an kasar China da zargin kai wa Æ´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...
X whatsapp