fidelitybank

Ali Nuhu ya yi kaca-kaca da sabuwar waƙar Davido tare da yi masa kashedi mai zafi

Date:

Shahararren jarumin fina-finan nan, Ali Nuhu, ya caccaki Davido kan faifan bidiyo mai cike da ce-ce-ku-ce na mawakin, Logos Olori na sabuwar wakar mai suna ‘Jaye Lo.

Davido ya janyo cece-kuce bayan fitar da wani gajeren faifan bidiyon wakar da ya dauki mutane suna Sallah wasu na rawa a gaban wani masallaci, a shafin Twitter.

Da yake mayar da martani ta shafinsa na Instagram, Ali Nuhu ya ce aikin da aka bayyana a bidiyon “ba abu ne da Musulunci ya amince da shi ba.”

Jarumin ya bukaci Davido da ya cire faifan bidiyon kuma ya nemi gafarar Musulmai saboda “rauni” da suka yi.

Ya rubuta cewa, “Na ci karo da faifan bidiyo mai cike da cece-kuce da @davido ya yi, kasancewar muna son yin kirkire-kirkire a fannonin mu daban-daban, ya kamata mu koyi mutunta addini da al’adar wasu.

“Wannan sam ba abin yarda ba ne a Musulunci. Ku cire wannan bidiyon ku bada hakuri kan cutar da al’ummar musulmi baki daya.”

sani ahmad

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp