fidelitybank

Alhazai sun gamu da tutsu a Saudiyya

Date:

Alhazan da suka kammala aikin Umrah a kasa mai tsarki sun shiga tsaka-mai-wuya, bayan da hukumomin kasar Saudi Arabiya suka dakatar da tashin jirage daga wani bangare na filin jiragen saman na Sarki Abdulaziz da ke Jeddah tsawon sa’a 48.

Alhazan daga kasashe da dama, ciki har da Najeriya, sun tsinci kansu cikin wannan hali ne saboda cinkoson da aka samu a bangaren tashin matafiya na filin jirgin, saboda abin da suka kira fitowar matafiya fiye da sa’a 12 gabanin tashinsu.

Lamarin dai ya shafi wasu kasashen Afrika, ciki har da Najeriya, abin da ya sa wasunsu suka koka saboda yawancinsu duk guzuri ya kare.

Alhaji Abubakar, ya je Umrah ne daga jihar Kano a Najeriya, kuma yana daga cikin wadanda wannan mataki ya shafa, ya shaida wa BBC cewa bayan sun kammala Umrarsu, yanzu fitowa daga kasa mai tsarki ita ce matsala

vanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaÉ“en 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin É—an kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...
X whatsapp