fidelitybank

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Date:

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin hajji a wannan shekara.

Cikin wata sanarwa da hukumar ta fitar ta ce daga cikin wannan adadi, mutum miliyan 1,506,576 ƴan ƙasashen waje ne daga ƙasashe 171, yayin da ƴan ƙasar da waɗanda ke zaune a ƙasar 166,654 ke gudanar da ibadar a wannan shekara.

Hukumar GASTAT ta ce daga cikin masu sauke faralin a bana, mutum 877,841 maza ne yayin da mata suka kai 795,389.

Haka kuma alƙaluman sun nuna cewa maniyyata miliyan 1,435,017 sun je ƙasar ne ta hanyar jiragen sama, yayin da maniyyata 66,465 suka shiga ƙasar ta kan iyakokin doron ƙasa, sai kuma 5,094 da suka shiga ta tasoshin ruwan ƙasar.

legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp