fidelitybank

Alhazai biyu na Kaduna sun kuma mutuwa a Saudiyya

Date:

Mataimaki na musamman ga babban sakataren hukumar jin dadin alhazai ta jihar Kaduna, Ibrahim Giwa, ya tabbatar da mutuwar wasu alhazai biyu daga jihar.

Ya ce mahajjatan biyu sun rasu ne a lokacin da suke gudanar da aikin hajji a kasar Saudiyya.

A cewarsa, mahajjatan sun hada da Bashir Umar Sambo daga karamar hukumar Kubau da Sulaiman Abubakar (Unguwan Lalli) daga karamar hukumar Igabi ta jihar.

Ya bayyana cewa, “Hukumar jin dadin Alhazai ta jihar Kaduna ta sanar da rasuwar Sulaiman Abubakar Unguwan Lalli, KD 086 TRK daga karamar hukumar Igabi da Bashir Umar Sambo, KD 318 KB daga karamar hukumar Kubau.”

Alhazan biyu da suka rasu a baya-bayan nan ya kawo adadin maniyyatan da suka rasu a Saudiyya zuwa hudu daga jihar.

vgn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp