fidelitybank

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Date:

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa, ya ce ya ɗauki alhakin hatsarin jirgin ƙasa da aka samu ranar Talata, wanda aka samu lokacin da jirgin ya kama hanya daga Abuja babban birnin ƙasar zuwa Kaduna.

A tattaunawarsa da gidan talabijin na Channels, Opeifa ya ce ba za su yi ƙasa a gwiwa ba wajen binciken abin da ya sanya jirgin ya kauce daga kan layi.

“Bayan neman gafarar ƴan Najeriya, a matsayina na shugaban hukumar, na ɗauki cikakken alhakin abin da ya faru,” in ji shi.

Opeifa ya tabbatar da cewa duk da cewa hatsarin bai kamata ya faru ba, NRC za ta tabbatar hakan bai sake faruwa ba.

Hatsarin ya faru ne a ranar Talata bayan jirgin ya tashi daga Abuja da misalin ƙarfe 11 na safe kan hanyar zuwa Kaduna da ke arewacin Najeriya, lamarin da ya jefa fasinjoji cikin da ruɗani da tsoro.

vgn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp