fidelitybank

Alexia Putellas ta lashe kyautar Ballon d’Or

Date:

Kyaftin din kungiyar kwallon kafa Barcelona bangaren mata, Alexia Putellas ta lashe kyautar gwarzuwar ‘yar wasan kwallon kafa bangaren mata na shekarar 2021.

Putellas mai shekaru 27, ta zura kwallo wanda ya baiwa kungiyar ta damar lallasa Chelsea da ci 4 da nema wanda ya baiwa Barcelona lashe gasar cin kofin zakaru n kungiyoyin zakarun nahiyar turai ta mata.

Ta kuma kammala gasar kakar 2020 da 2021 a matsayin yar wasar tsakiya mafi yawan rinjayen kwallaye a nahiyar turai da kwallaye 26, a dukannin wasannin da ta buga, sannan ita ce gwarzuwar ‘yar wasar nahiyar Turai ta shekara, sannan kuma ita ce gwarzuwar ‘yar wasar tsakiya ta shekara.

Yayin da abokiyar ta Jennifer Hermoso ta kasance a matsayi ta biyu, sai kuma ‘yar wasar gaba ta kungiyar kwallon kafa ta Chelsea Sam Kerr ta kasance ta uku.

leadership newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...

‘Yan Arewa su dakata da neman mulki har zuwa 2031 – Sakataren Gwamnati

Sakataren gwamnatin tarayya, SGF, George Akume, ya yi kira...

Matatar Dangote ta janye ƙarar da ta shigar kamfanin NNPCL a kotu

Matatar man Dangote ta janye ƙarar da ta shigar...

Ba mu baiwa Obi shawara ya janye daga takara ba – Kungiyar Inyamurai

Kungiyar koli ta al’adun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo Worldwide,...

Dole ne APC ta bar mana kujerar mataimakin shugaban kasa – ANPP

Tsagin tsohuwar jam'iyyar All Nigeria Peoples Party wato ANPP...

Gwamna ya nada Sarkin Gusau

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da naɗin...

‘Yan Bindiga sun yi ikirarin kashe Daliban koyon aikin lauya a Benuwai

Ƴanbindiga da suka yi garkuwa da ɗaliban makarantar samun...

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa ƴan wasan...
X whatsapp