fidelitybank

Alexia Putellas ta lashe kyautar Ballon d’Or

Date:

Kyaftin din kungiyar kwallon kafa Barcelona bangaren mata, Alexia Putellas ta lashe kyautar gwarzuwar ‘yar wasan kwallon kafa bangaren mata na shekarar 2021.

Putellas mai shekaru 27, ta zura kwallo wanda ya baiwa kungiyar ta damar lallasa Chelsea da ci 4 da nema wanda ya baiwa Barcelona lashe gasar cin kofin zakaru n kungiyoyin zakarun nahiyar turai ta mata.

Ta kuma kammala gasar kakar 2020 da 2021 a matsayin yar wasar tsakiya mafi yawan rinjayen kwallaye a nahiyar turai da kwallaye 26, a dukannin wasannin da ta buga, sannan ita ce gwarzuwar ‘yar wasar nahiyar Turai ta shekara, sannan kuma ita ce gwarzuwar ‘yar wasar tsakiya ta shekara.

Yayin da abokiyar ta Jennifer Hermoso ta kasance a matsayi ta biyu, sai kuma ‘yar wasar gaba ta kungiyar kwallon kafa ta Chelsea Sam Kerr ta kasance ta uku.

news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp